Sakon Taimako Daga Gwamna
Sakon Taimako Daga Gwamna

(Kaita LGA liason officer,) kamar yanda kuke gani sako ne da maigirma gwamna malam Dikko umar Radda yabada akai wata baiwar Allah asibiti domin nema mata magani, a karamar hukumar kaita. Wadda matar takasance mata ga marigayi malam yahaya lawal yanhoho wanda yana daya daga cikin wanda mukai hidimar maigirma gwamna dashi a gidauniyar GWAGWARE FOUNDATION yabada naira dubu dari biyar domin a kaita asibiti domin duba lafiyar ta, ta hannun Maigirma Chairman Alh Yusuf Aliyu Musawa Muna fatan Allah yasaka ma maigirma gwamna da alkhairi, Allah yakara daukaka shi.

WhatsApp